Kiran Gaggawa ga Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umar Raɗɗa PhD
Iyaye da ɗalibai da masu ruwa da tsaki na kira ga mai girma gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umar Raɗɗa da ya duba…
Jaruma Khadija Mai Numfashi, ta fara samun karɓuwa a gurin mutane tun daga kafafen sadarwa na zamani.
Yanzu kuma ta zama cikakkiyar jarumar Kannywood wadda take fitowa a Fina-finai da kuma waƙoƙi. Shin kan…
Rashin Lantarki a Arewa: Yanzu ina samun abin da zan ciyar da iyalina - Mai Chajin Waya
Wani mai caja wayar salula a unguwar Rogo da ke karamar hukumar Jos ta Arewa a Jihar Filato ya ce rashin wutar lant…
BATUN GASKIYA BA MU SAN LOKACIN DA ZAMU GAMA GYARAN WUTA BA; TCN
Shuaibu Abdullahi Rahotan babbar ma'aikatar Samar da Wutar Lantarki na kasa TCN ya ce za a ci gaba da fuskanta…
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya gaisa da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP,
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya gaisa da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar a babban …
Najeriya za ta ranto dala miliyan 600 don sayo jiragen yakin soja
Gwamnatin Najeriya ta amince da karbo rancen sama da dala miliyan 600 domin sayen wasu jiragen yaki samfurin Italiy…
Majalisar Dattawa ta nemi a ɗaure iyayen da suka ƙi sanya ƴaƴansu Makaranta
Majalisar dattawan Najeriya ta ce tana son yi wa kundin tsarin Mulkin ƙasar nan kwaskwarima, ta yadda za a samar da…
Shirin Dibarun Kula da Kanka Na DISC 2.0 Zai Bunƙasa Harkokin Kiwon lafiya A Jihar Katsina
Hanyar horas da Mutum yadda zai kula da kansa zata taimaka wajen inganta yanayin haihuwa tare da samar sakamako m…
Arsenal grind out win over Shakhtar in Champions League
Arsenal bounced back from their embarrassment at Bournemouth as an own goal from Shakhtar Donetsk keeper Dmytro Riz…