Homepage Danmasaniradio.Com - Masaniyar Rayuwar Al umma

Latest Posts

Zargin cin hanci: Kotu ta ɗage shari’ar El-Rufai

Babbar kotun tarayya da ke Kaduna ta ɗage sauraron shari’ar cin hanci da rashawa da ake yi wa tsohon gwamnan jihar Kaduna, …

May 9, 2026

DA ƊUMI-ƊUMI: Tsawa Ta Kashe Jami'in Ɗan Sanda Har Lahira a Jihar Borno

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Borno ta tabbatar da rasuwar wani sifetan ‘yan sanda, Abdulkadir Garba, wanda aka fi sani da “Bu…

May 9, 2026

Sufeto-janar na ’yan Sandan Najeriya, ya umarci da a gudanar da bincike kan zargin da ake yi wa wasu manyan jami’an ’yan sanda biyu.

sufeto-janar na ’yan Sandan Najeriya, Olatunji Disu ya umarci sashin sa ido na rundunar da su gudanar da bincike kan zargin…

May 9, 2026

Da ɗumi-ɗumi: Za'a sake ɗauke shari’ar Jam'iyyar ADC tsakanin Sen Devid Mark da Nafi’u Bala zuwa wata kotun.

A yau ne babbar kotun tarayya tayi zaman farko tun bayan da Kotun kolin Najeriya ta bayar da umarnin komawa kotun don ci gab…

May 8, 2026

PHOTOS: News: NGF Chairman, Education Minister Commission Multi-million Radda Model Secondary School in Katsina

* I conceived the vision for smart schools in Katsina over three decades ago — Gov Radda discloses * Education Ministe…

May 5, 2026

Ranar ’Yancin ’Yan Jarida ta Duniya: Gwamnatin Nijeriya ta nemi haɗin gwiwa don yaƙi da yaɗa labaran ƙarya

Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta buƙaci a ƙara haɗin gwiwa tsakanin kafafen yaɗa labarai, hukumomin gwamnati da sauran masu r…

May 5, 2026

HAJJI 2026: Jirgin farko na maniyyata daga Jihar Kebbi ya tashi a jiya Lahadi

HAJJI 2026: Jirgin farko na maniyyata daga Jihar Kebbi ya tashi a jiya Lahadi zuwa birnin Madina a ƙasar Saudiyya, domin gud…

May 4, 2026

Kwankwaso Ya Ce Bai Yanke Shawara Kan Makomar Siyasarsa Ba Har Yanzu

Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce har yanzu bai yanke hukunci na karshe kan makomarsa ta siyasa ko ta m…

May 3, 2026

Tinubu ya bar Nigeria don Kai ziyara Faransa,kenya da ruwanda.

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai fara wata muhimmiyar ziyarar aiki ta mako biyu zuwa ƙasashen Faransa, Kenya da kuma Ru…

May 3, 2026

DA DUMI-DUMI: Peter Obi ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar ADC

Peter Obi ya tabbatar da aniyarsa na cewa fita daga jam’iyyar (ADC), yana danganta matakin da rikice-rikicen cikin gida da …

May 3, 2026

Featured Post

Zargin cin hanci: Kotu ta ɗage shari’ar El-Rufai

Babbar kotun tarayya da ke Kaduna ta ɗage sauraron shari’ar cin hanci da rashawa da ake yi wa tsohon gwamnan jiha…

May 9, 2026
sr7themes.eu.org