Homepage Danmasaniradio.Com - Masaniyar Rayuwar Al umma

Latest Posts

Kotun Ƙasar Syria ta yanke wa Tsohon Shugaban Ƙasa Bashar Al-Assad, hukuncin Kisa a hukumance.

Wata kotu a Syria ta yanke wa tsohon Shugaban ƙasar, Bashar al-Assad, hukuncin kisa a ranar Talata, bayan ta same shi da la…

Aug 11, 2026

Mu Malaman FUDMA Ba Mu Aike Ka Ka Zama PRO ɗinmu Ba,— Martanin Malami Ga Shugaban Hukumar Hisbar Katsina Kan Jawabin Goyon Bayan Tinubu.

Mu Malaman FUDMA Ba Mu Aike Ka Ka Zama PRO ɗinmu Ba,— Martanin Malami Ga Shugaban Hukumar Hisbar Katsina Kan Jawabin Goyon …

Aug 11, 2026

Tsohon Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya danganta rashin wutar lantarki a yankunan karkara da yin barci da wuri,

Tsohon Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya danganta rashin wutar lantarki a yankunan karkara da yin barci da wuri, rash…

Aug 11, 2026

Babu inda na ce kar sojoji su karɓi ƙarin albashin da gwamnati ta yi musu sai bayan zaɓe - Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya musanta rahotannin da ke cewa ya shawarci sojojin Najeriya da su …

Aug 11, 2026

DSS ta saki kafintan da aka kama bisa zargin hannu a sace daliban Oyo sanan ta bashi diyyar Naira miliyan 3

Hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya (DSS) ta saki wani kafinta mai suna Mustapha Marwana, bayan bincike ya tabbatar da …

Aug 11, 2026

Wata ƙungiya ta karrama Kwankwaso akan kishin ƙasa da ingantaccen jagoranci a dimokuraɗiyya

An karrama ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, da lambar yabo ta Patrio…

Jul 29, 2026

DSS ta kama babban na hannun daman Shekau - Rahoto

Rahotanni sun bayyana cewa hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kama Khalid Albarnawi, wani babban jagoran ƙungiyar Ansaru d…

Jul 29, 2026

Ɗaya daga cikin matuka jiragen Kasar Iran ya sami kyauta Mafi girma na Shahada.

An tabbatar da shahadar ɗaya daga cikin jaruman matukan Hatsabibin jirgin yaƙin Su-24 na rundunar sojin Iran. Sashen Hulɗa …

Jul 29, 2026

Sanata Ahmad Babba Kaita Ya Gana Da Ƴan Takarar Jam'iyyar ADC

Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Katsina A Ƙarƙashin Jam'iyyar ADC, Sanata Ahmad Babba Kaita Ya Gana Da Ƴan Takarar Jam'iy…

Jul 29, 2026

Yan Sanda Sun Fara Farautar wadanda suka Sace Ɗaliban Jami’ar Tarayya Ta Lafia

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Nasarawa ta fara farautar masu yan ta’addan dasukayi garkuwa da ɗalibai uku na Jami’ar Tarayya da…

Jul 29, 2026

Featured Post

Kotun Ƙasar Syria ta yanke wa Tsohon Shugaban Ƙasa Bashar Al-Assad, hukuncin Kisa a hukumance.

Wata kotu a Syria ta yanke wa tsohon Shugaban ƙasar, Bashar al-Assad, hukuncin kisa a ranar Talata, bayan ta same…

Aug 11, 2026
sr7themes.eu.org